Manyan Labarai

Manyan Labarai

An dakatar da Makaman Katsina

Dakatarwar ta fara aiki ne daga ranar Laraba 23 ga watan Nuwamba da muke ciki.

Kotun daukaka kara ta tabbatar da takarar Bwacha a Taraba

Kotun ta tabbatar da shi a matsayin dan takarar Gwamnan Taraba a Jam’iyyar APC

Badakala: Kotu ta yi wa dan Abdulrasheed Maina sassauci

Bayan tabbatar da laifin Faisal, Kotun Daukaka Kara ta rage daurin shekara 14 da aka yi masa zuwa bakwai.

Kano ta Tsakiya: Laila Buhari ce ’yar takarar PDP —Kotu

Kotun Daukaka Kara ta soke takarar Danburam Nuhu da Jam’iyyar PDP ta gabatar a kujerar Sanata mai wakiltar Kano ta Tsakiya

Gwamnan Adamawa: Kotu ta tabbatar da takarar Binani

Kotu ta umarci INEC ta sanya sunan Sanata Binani a jerin ’yan takarar gwamnan Jihar Adamawa a zaben 2023.