Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan Najeriya 7 da ke wakiltar wasu kasashen a Gasar Kofin Duniya

Bana Najeriya ba ta samu halartar gasar ba, wanda ya sa wasu magoya bayanta ba su ma cika damuwa da gasar ba, wasu kuma ke nuna kaunar wasu kasashen A

A Najeriya aka buga sabbin takardun kudi —Buhari

Buhari ya ce an kara inganta matakan tsaron da ke jikinsu ta yadda buga na jabunsu zai yi matukar wahala.

NAJERIYA A YAU: Shin gwamnonin G5 za su iya hana Atiku cin zabe?

Rikicin Jam’iyyar PDP da yadda zai iya shafar takarar Atiku; ya kuma samar da bayanai masu gamsarawa.

2023: Ko babu goyon bayan Wike za mu ci zabe —PDP

Bwala ya jaddada cewar Atiku zai hada kan Najeriya domin ci gaban kasa.

Dalilin da na amince a sauya fasalin takardun kudi —Buhari

Buhari ya ce sabbin kudin na da tsaro ta yadda ba za a iya buga jabunsu ba.