Manyan Labarai

Manyan Labarai

Buhari zai kaddamar da sabbin takardun kudi ranar Laraba

Emefiele ya ce ba za a kara wa’adin karbar tsofaffin takardun kudi ba.

Najeriya za ta sami gangar man fetur biliyan daya daga rijiyar man Kolmani – NNPCL

Kamfanin mai na NNPCL ne ya tabbatar da haka

Bin diddigi: Mece ce gaskiyar bidiyon karatun Alkur’ani yayin bude Gasar Kofin Duniya?

Miliyoyin masu amfani da kafofin sada zumunta ne suka kalli wani bidiyo da ke nuna wasu kananan yara na karatun Alkur’ani a gaban malami a tsaki

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Bauchi Da Gombe Ke Kallon Hakar Mai A Yankinsu.

A Najeriaya, idan aka ce akwai mai a wani yanki, ana ganin; shi ke nan kakarsu ta yanke saka ke nan. 

Yau ake fara hako danyen mai a Arewa Maso Gabashin Najeriya

Kimanin shekara biyu ke nan da dakatar da makamancinsa da aka fara a Jihar Borno, sakamakon matsalar rashin tsaro.