Manyan Labarai

Manyan Labarai

2023: Kotu ta hana PDP shiga takarar gwamnan Zamfara

Babbar Kotun Tarayya ta soke sabon zaben dan takarar Gwamnan Jihar Zamafara na Jam’iyyar PDP.

Matsalar Tsaro: Dalilin da muke neman hadin kan kasashe —CDI

Idan ba a tashi an farga ba Najeriya za ta daina wanzuwa saboda matsalar tsaro.

NAJERIYA A YAU: Yadda Hauhawar Farashin Kayan Masarufi Ke Neman Hana Mu Kasuwanci

’Yan kasuwa da masu sayayya na ta kokawa game da tsadar kaya

Aminiya na neman ma’aikata!

Ma’aikatan da za a dauka za su yi aiki ne hedkwatar kamfanin da ke Abuja

Nan da sati 3 jirgin kasan Abuja-Kaduna zai dawo aiki

Ministan Sufuri ya ce an tanadi tsattsauran matakan tsaro na awa 24 ga sufurin jirgin kasan