Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta ba da umarnin kwace kadarorin Sanata Ekweremadu

Har yanzu dai Ekweremadu da matarsa na tsare a Birtaniya.

Tifar yashi ta muttsuke mata 6 har lahira a Maiduguri

Wata tifa ta muttsike akalla mata shida har lahira a unguwar Kaswan Fara da ke Shagari Lowcost a garin Maiduguri, ranar Juma’a.

Sojoji sun kashe kwamandan Boko Haram sun cafke 27

Sojoji sun kashe kashe Lawan Yashin sun kama Burama Modu dauke da katin zabe 67

Takarar Gwamnan Kaduna: Kotu ta kori karar Sani Sha’aban

Alkalin kotu, Mai Shari’a Mohammed Garba Umar, ya bayyana cewa kotun ba ta da hurumin sauraron karar.

Canjin Naira: EFCC ta dana wa gwamnoni tarko —Bawa

Gwamnoni da suka ajiye makudan kudade a gidajensu suna neman komawa biyan albashi a kan tebur