Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jazaman ne fara aikin jiragen ‘Nigeria Air’ a Disamba —Sirika

Hadi Sirika Ya ce babu gudu, babu ja da baya dangane da fara aikin jiragen Nigeria Air a Disamba

NAJERIYA A YAU: Shin Da Gaske Peter Obi Ya Jingine Yakin Neman Zabensa?

Salon yakin neman zaben ’yan takarar zaben 2023

Amurka za ta fara kwashe jami’anta daga Najeriya saboda fargaba

Lai Mohammed ya ce babu abin da zai faru a Najeriya kowa ya kwantar da hankalinsa.

An Kama Masu Satar Mutane 9 a Jigawa

An cafke wasu mutum biyar da ake zargi da satar mutane a Jihar Kano.

CBN zai sauya fasalin takardar Naira

Matakin sauya fasalin takardun kudin zai kara daga darajar naira.