Manyan Labarai

Manyan Labarai

Za a yi wa Buhari da gwamnoni karin albashi

Shugaban RMAFC ya ce lokaci ya dade da yi na karin albashi ga masu rike da mukaman siyasa da dangoginsu.

DAGA LARABA: Yadda Masu Aure Suka Zama Mazinata A Najeriya

Me ya sa ma’aurata suka tsunduma a harkar alfashar da a baya an fi dangantawa da marasa aure, marasa kamun kai?

Gwamnatin Amurka ta bukaci jami’anta su fice daga Abuja

Amurka ba ta yi cikkaken bayani a kan irin barazanar da birnin na Abuja ke fuskanta ba.

Kullum sai ’yan bindiga sun sace mana ’yan uwa —Mutanen Giwa

A kwana 10 mahara sun sace mutum 54 a kauyukan Karamar Hukumar Giwa

Magidanci ya fara tattaki daga Gombe zuwa Abuja saboda Tinubu/Shettima

Ya fara tattakin kilomita 425 domin gayyato Shettima zuwa Gombe