Manyan Labarai

Manyan Labarai

Magidanci ya fara tattaki daga Gombe zuwa Abuja saboda Tinubu/Shettima

Ya fara tattakin kilomita 425 domin gayyato Shettima zuwa Gombe

NAJERIYA A YAU: Dalilin da ’Yan Najeriya Ke Wasarere Da Gargadin Hukumar DSS

Shin wane irin muhimmanci ’yan Najeriya ke bai wa gargadin hukumar tsaro ta DSS?

N26bn za ta magance karancin ruwa a Najeriya —Minista

Ba aikin Gwamnatin Tarayyya ba ne samar da ruwa a jihohi.

Batanci ga Annabi: Salman Rushdie ya zama mai ido daya

Hannun Salman Rushdie, marubucin da yi batanci ga Manzon Allah (SAW) ya daina aiki

Hukumomin gwamnati za su sayi kayan kwalama na N29.32bn

Hukumomin Gwamnatin Tarayya 20 za su kashe biliyan N29.32 wajen sayen kayan makwalashe da alawus din halartar taro da sauransu a 2023.