Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ganduje ya karkatar da dukiyar gwamnati don yakin neman zaben dansa —NNPP

Jam’iyyar NNPP na zargin Ganduje da karakatar da motocin gwamnati 30 domin yakin neman zaben dansa, Abba

NAJERIYA A YAU: Yadda Likita 1 ke Duba Lafiyar Mutum 45,000 A Arewacin Najeriya

Ko ku san likitoci guda nawa muke da su a Najeriya baki daya?

Ba a ba wa Matan karkara muhimmanci a gwamnati a Najeriya —MDD

Mata suna fuskantar kalubale na rashin jin muryarsu a gwamnatance.

Buhari ya nada sabon Shugaban Hukumar Raya Yankin Neja Delta

Sabon nadin na zuwa ne bayan sallamar da Mista Effiong Akwa da Buharin ya yi.

Amurka za ta ba mutanen da ambaliya ta shafa a Najeriya Dala miliyan daya

Ambaliyar ruwa ta janyo illa ga kusan mutum miliyan 2.8 a fadin kasar.