Tinubu ya yi alkawarin hako mai da inganta tsaro a Arewa
Tinubu ya sha alwashin hako mai a Arewa da kuma inganta tsaro muddin aka zabe shi magajin Shugaba Buhari a 2023.
Manyan Labarai
Tinubu ya sha alwashin hako mai a Arewa da kuma inganta tsaro muddin aka zabe shi magajin Shugaba Buhari a 2023.
Maharan sun yi garkuwa da mutum biyar a gidan basaraken, ciki har da matansa
El-Rufai ya ce ’yan Arewa wayayyun mutane ne, don haka babu bukatar ya rama abin da Peter Obi ya yi masa.
Yanzu a Najeriya burodi, wanda shi ne abin karin kumallo a yawancin gidaje, ya zama sai dan wane da wane.
Muna yin gagarumin kokari don warware matsalar tashin farashin abinci.