Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda aka gano kogwanni da ’yan kwaya ke sheke ayarsu a Kano

Hukumar NDLEA ta ce ta rushe mafakar dillalan kwayar wadanda suka mayar tamkar gida—da dakuna da tabarmi da kwanukan abinci, abun da ke nuni da cewar

NAJERIYA A YAU: Abin da dokar kasa ta ce kan takarar Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya yi duba ne kan tanadin dokar kasa kan kace-nace da ake yi kan takarar shugaban kasa Goodluck Jonathan.

Mun amince da takarar Gwamna Raɗɗa wa’adi na biyu — APC

Dokta Yakubu Ahmad Macciɗo ya shaida, Gwamna Raɗɗa shi ne halastaccan ɗan takara ɗaya tilo daga jihar a APC bisa amincewar waɗannan wakilai da suka fi

Takarar Sanata: Hamayyar Dankwambo da Inuwa Yahaya ta dawo

Bayan shekaru ana fafatawa a siyasar Gombe, gwamnan jihar Muhammad Inuwa Yahaya da tsohon gwamna kuma Sanata, Ibrahim Hassan Dankwambo na shirin sake

An kammala jigilar mahajjatan Najeriya zuwa Saudiyya

Hukumar NAHCON ta ce, aikin jigilar ya fara ne a ranar 3 ga watan Mayu, sannan aka kammala shi da jirgin ƙarshe na kamfanin Max Air da ya ɗauki alhaz