Kwana 8 kacal Tinubu ya yi a Najeriya a 2026 — Peter Obi
A cewarsa shugabannin wasu ƙasashe sun fi mayar da hankali wajen magance matsalolin ƙasarsu ban da na Najeriya.
Manyan Labarai
A cewarsa shugabannin wasu ƙasashe sun fi mayar da hankali wajen magance matsalolin ƙasarsu ban da na Najeriya.
Hakimin ya ce da yawa daga cikin waɗanda aka gano sun ƙi dawowa ƙauyen saboda tsananin tsoro.
Bayan ƙona ofishin ’yan sanda ’yan ta’addan suka nufi Cocin United Methodist inda suka yi garkuwa da mutane akalla shida.
DSP Abdullahi ya ce ana zargin ƙungiyar da kai wa wani mutum hari a watan Disamba na shekarar 2025.
Rundunar ta yi alƙawarin ci gaba da kare rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar.