Manyan Labarai

Manyan Labarai

ASUU ta janye yajin aiki na wucin gadi

Kungiyar ta dakatar da yajin aikin ne domin yanke shawara kan umarnin kotu na ta koma bakin aiki

NAJERIYA A YAU: ‘Mu ke da alhakin sayen audugar Al’adar ’ya’yanmu’

Yadda rashin aduguar al’ada ke hana ’ya’ya mata zuwa makaranta

Dalilan da Kotu ta sallami shugaban IPOB daga zargin ta’addanci

Kotu ta ce gwamnati ta aikata laifi da ta kamo Shugaban IPOB, Nnamdi Kanu daga kasar waje.

NNPC babbar matsala ce, a sayar kawai —El-Rufai

El-Rufai ya ce babu amfani gwamnati ta ci gaba da harkar mai, tunda duk abin da yi a bangaren ya gaza

An yi garkurwa da babban dan sanda a Kwara

Hukumar ’Yan Sandna ta ce, “Tabbas gaskiya ne, amma muna kan aiki a kan lamarin.”