Manyan Labarai

Manyan Labarai

Shin gwamnati ta saki mayakan Boko Haram kafin ceto fasinjoji jirgin kasa?

Sojoji ne suka shige gaba wajen tattaunawa wanda a karshe aka samu nasara.

DAGA LARABA: “Mun Ci Karfin Aikin Zaben 2023” – Shugaban INEC

Saurari shirin don sanin inda INEC ta kwana kan shirye-shiryen zaben 2023

Ranar ’Ya Mace: Wahalar tarbiyyar ’ya’ya mata a Arewacin Najeriya

Iyaye sun bayyana fahimtarsu kan wahalar tarbiyar ’ya’ya mata da maza

Kwastam ta bai wa sojojin Najeriya jirage marasa matuka 86

Rundunar sojin ruwa ta yi alkawarin amfani da jiragen marasa matuka wajen samar da tsaro

Likitocin Najeriya Sun Koka Kan Yadda Ake Bautar Da Su A Birtaniya

Wasu likitocin Najeriya da suka koma aiki da asibitocin Turai sun koka kan yadda ake bautar da su a Birtaniya.