Manyan Labarai

Manyan Labarai

Likitocin Najeriya Sun Koka Kan Yadda Ake Bautar Da Su A Birtaniya

Wasu likitocin Najeriya da suka koma aiki da asibitocin Turai sun koka kan yadda ake bautar da su a Birtaniya.

Sojoji sun kashe Ali Dogo da ‘yan bindiga 30 a Kaduna

Sojojin sun sake kai samame kan ‘yan bindiga a yankin Mando da ke Arewa maso Yammacin Kaduna.

Yadda jinin al’ada ke hana ni zuwa makaranta —Daliba

Halin da daliban sakandare mata ke shiga a yayin jinin al’ada, albarkacin zagayowar Ranar Yara Mata ta Duniya karo na 10

NAJERIYA A YAU: “Ban So Ba Aka Yi Min Aure A Shekara 14 “

Yau take ranar ‘yaya mata ta duniya ta 2022

Kwanan nan za mu janye yajin aiki —ASUU

Shugaban ASUU ya ce yajin aikinsu ya kusa kawowa karshe nan ba da jimawa ba