An ceto mata 9 daga hannun masu safarar mutane a Katsina
An nufi Nijar da matan inda daga za a tsallaka da su Libya.
Manyan Labarai
An nufi Nijar da matan inda daga za a tsallaka da su Libya.
INEC ta jaddada kiranta ga ’yan takara da jam’iyyun siyasa da su yi biyayya ga dokar da ta kayyade kudaden yakin neman zabe
Hukumar NCDC ta ce 961 sun kamu da cutar sankarau a fadin Najeriya
’Yan uwan fasinjojin jirgin sun tabbatar cewa ’yan uwansu da aka sako na samun kulawa a asibiti.
Mutane da dama da sun salwana bayan bama-baman Boko Haram sun tashi da wasu manyan motoci a hanyar Maiduguri zuwa Damboa a Jihar Borno.