Manyan Labarai

Manyan Labarai

Buhari ya zargi ASUU da hannu a almundahanar jami’o’i

Shugaba Buhari ya zagi Kungiyar ASUU da hannu a cin hanci da aringizo da ke gudana a jami’o’i.

Ranar Juma’a Buhari Zai Gabatar Da Kasafin 2023 Ga Majalisa

Shugaban Buhari zai gabatar da kasafin 2023 na Naira tiriliyan 19.76 ga Majalisar Dokoki ta Tarayya a ranar Juma’a 5 ga Oktoba, 2022.

Kamfanin NNPC ya samu ribar biliyan N674 a wata 12

Ribar ta haura wadda kamfanin ya samu a 2020 da kashi 134.8 cikin 100.

An dage shari’ar dan Chanar da ake tuhuma da kashe Ummita

An dage zaman kotun zuwa 27 ga watan Oktoba.

Iyayen ’yar shekara 3 da ta mutu sanadiyar fyade na neman hakki

Mahaifiya marigayiyar ce ta gano gaban ‘yarta na jini a lokacin da ta zo yi mata wanka.