NAJERIYA A YAU: Yadda Ruwan Kasashen Ketare Ke Janyo Ambaliya A Najeriya
Shin mene ne ya sauya aka samu yawaitar ruwan da ya zame iftila’i ga mutane da dama a bana?
Manyan Labarai
Shin mene ne ya sauya aka samu yawaitar ruwan da ya zame iftila’i ga mutane da dama a bana?
Donald Trump yana zargin CNN da neman bata masa domin yakar burinsa na neman takarar shugaban kasar Amurka a zaben 2024
IMN ta maka Shugaban ’Yan Sanda da na Babban Asibitin Kasa a kotu, kan rike gawarwakin mambobinta masu zanga-zangar neman a saki Zakzaky
Jami’an NDLEA sun kama kwayoyi sama da miliyan 13 da dubu 452 na Tramadol da kudinsu ya kai N8.9b
An samu rahoton satar mutane sau 599 a fadin kasar.