Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Yadda Ruwan Kasashen Ketare Ke Janyo Ambaliya A Najeriya

Shin mene ne ya sauya aka samu yawaitar ruwan da ya zame iftila’i ga mutane da dama a bana? 

Trump na neman CNN ta biya shi diyyar Dala miliyan 475

Donald Trump yana zargin CNN da neman bata masa domin yakar burinsa na neman takarar shugaban kasar Amurka a zaben 2024

Zanga-zangar Zakzaky: IMN ta maka Shugaban ’Yan Sanda a kotu

IMN ta maka Shugaban ’Yan Sanda da na Babban Asibitin Kasa a kotu, kan rike gawarwakin mambobinta masu zanga-zangar neman a saki Zakzaky

NDLEA ta kama Kwayar Tramadol ta N8.8bn a Legas

Jami’an NDLEA sun kama kwayoyi sama da miliyan 13 da dubu 452 na Tramadol da kudinsu ya kai N8.9b

Satar Mutane ta ragu da kashi 28 a watan Agusta —Rahoto

An samu rahoton satar mutane sau 599 a fadin kasar.