Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jami’an tsaro sun yi kadan a Najeriya —Abdulsalami

Ya yi kira da a dauki karin jami’an tsaro domin kawo karshen ta’addanci a kasar.

Mun kama litar man fetur na sata 21,000 a Legas – NSCDC

Darajar man ta kai Naira miliyan hudu

Yadda rungumar kaddarar Ahmed Lawan ta kawo karshen zamansa a majalisa na shekara 24

Tun da aka dawo Dimokuradiyya a 1999 ake damawa da shi a Majalisar Tarayya

NAJERIYA A YAU: Shin Karin Kudin Ruwa Zai Hana Tsadar Kayan Masarufi?

CBN ya ce kara kudin ruwan bashin da bankuna ke bayarwa zuwa 15.5% zai rage hauhawan farashin kayayyaki a Najeriya

2023: Na rungumi kaddara kan hukuncin kotu na hana ni takara – Ahmed Lawan

Ya ce ya rungumi kaddara, ba zai daukaka kara ba