Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Dalilin da ya sa gwamnonin APC ba su damu da barazanar tsige Fubara ba’

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ce gwamnonin jam’iyyar APC sam ba su damu da yunkurin tsige Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ba, saboda bat

Kotu ta ba Yahaya Bello damar tafiya Umara a watan azumi

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba tsohon gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, izinin tafiya Saudiyya domin yin Umrah a kwanaki 10 na watan Ramadan m

NNPP da APC na musayar yawu kan neman Mataimakin Gwamnan Kano ya yi murabus

Kwamishinan yaɗa labaran Kano ba ya nan lokacin da ake gwagwarmayar kafa gwamnati, don haka ya ja bakinsa ya yi shiru.

An yi wa wata mai shekara 70 fyaɗe a Kaduna

Lauyan jihar daga Ma’aikatar Shari’a, Daniel Isah ya shaida wa kotun cewa, wanda ake ƙara ya yi lalata da wata bazawara mai shekara 70 da ƙarfi a ungu

Kwanan nan za mu kawo karshen rikicin masarautar Kano – Gwamnati

Gwamnatin jihar Kano ta ce nan ba jimawa ba za ta kawo karshen rikicin da ya daɗe yana faruwa kan masarautar Kano, inda mutum biyu ke ikirarin kasance