Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dattawan Kirista sun gargadi Tinubu kan raba kawunan mabiyansu a Arewa

Muna gargadin APC kan ta daina amfani da kudi tana haifar da rabuwar kawuna a tsakanin Kiristoci.

Majalisa ta dage zamanta saboda daukewar wutar lantarki

Hasken lantarkin ya dauke kwatsam ana tsaka da zaman majalisa.

Mutuwar jariri da mahaifiya: An dakatar da Likitocin Asibitin Murtala

An dakatar da daukacin jagorori da ma’aikatan da bakin aiki a bangaren a ranar da lamarin ya auku

APC ta dage fara yakin neman zaben Shugaban Kasa har sai abin da hali ya yi

APC ta ce za ta sanar da sabon lokaci a nan gaba

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Ci-rani Ke Safarar Makamai Zuwa Arewa

Shi me ya sa ’yan Arewa shiga harkar fasakwaurin makamai alhali da makaman ’yan bindiga ke kashe al’ummomin yankinsu?