Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Yadda Manoma Suka Ragargaji ’Yan Bindiga A Taraba

Abin da ya bai wa manoman Taraba kwarin gwiwar fatattakar ’yan bindigar da suka addabi yankunansu

ISWAP ta sace dan sanda da wasu mutum 7 a Borno

An kai harin ne da safiryar Asabar a Gubio

 ‘Ambaliya ta yi ajalin mutum 134 da dukiyar N1.5trn a Jigawa’

Ambaliyar ta kuma shafi sama da mutum dubu 270 a jihar

’Yan bindiga sun kashe masallata 13 a Zamfara

Muna cikin Sallah a daidai raka’ar karshe, sai kawai suka fara bude wa jama’a wuta.

Dalilin da babu sunan Osinbajo a Kwamitin Yakin Neman Zaben Tinubu —APC

Dalilin da Buhari ya hana a saka sunan Mataimakinsa a cikin Kwamitin Yakin Neman Zaben Tinubu.