Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun sace mutane da tsakar rana a Abuja

’Yan bindiga sun sace mutum biyar da babura shida da tsakar rana a hanyar Tekpeshe zuwa Gurdi da ke yankin Birnin Tarayya Abuja.

ASUU ta daukaka kara kan umarnin janye yajin aiki

ASUU ta gabatar da hujjoji 14 tana neman a yi watsi da umarnin da kotun ma’aikata ta bayar na janye yajin aikin.

Gwara tun yanzu Atiku ya daina sa ran zama Shugaban Kasa —Tinubu

Atiku ne ya jefa PDP cikin rudanin da ta tsinci kanta a yanzu.

Dauda Dare ya sake lashe zaben dan takarar gwamnan PDP a Zamfara

Alhaji Dauda Dare ya samu kuri’u 422.

Kotun Koli ta yi watsi da batun tsayar da dan takarar shugaban kasar PDP daga Kudu

Mai Shari’a Jauro ya ce mai karar ba shi da hujja, saboda batun tsayar da dan takara al’amarin cikin gida ne da ya kebanci jam’iyyun