Manyan Labarai

Manyan Labarai

ASUU za ta daukaka kara kan umarnin kotu na komawa bakin aiki

ASUU ta ce tuni ta fara hada kan manyan lauyoyinta

Dara ta ci gida: ISWAP ta kashe kwamandojin Boko Haram 2 a Borno

An kashe Abou Hamza da Abou Ibrahim, wasu kwamandojin Boko Haram

Kotu ta umarci ASUU ta janye yajin aiki nan take

Kotu ta umarci malaman jami’o’in gwamnatin Najeriya su koma bakin aiki ba tare da bata lokaci ba.

Kisan Ummita: Kotu ta ba da umarnin tsare dan China

Kotu ta tsare dan kasar China kan badakalar kisan masoyiyarsa, Ummukulthum Buhari a Kano

2023: Bangaren Wike ya fice daga kwamitin yakin neman zaben Atiku

Sun ce babu abin da zai sa su yi a kwamitin, face Shugaban Jam’iyyar PDP na Kasa, Iyorchia Ayu, ya sauka daga mukaminsa.