Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kwamishina ya buƙaci mataimakin Gwamnan Kano ya yi murabus daga muƙaminsa 

Kwamishinan ya ce matuƙar mataimakin gwamnan ba zai mara wa Abba baya ba, zai fi dacewa ya ajiye muƙaminsa.

An kama abubuwan fashewa 954 da ake shirin kai wa ’yan ta’adda Zamfara

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara ta kama mota da ke ɗauke da abubuwan fashewa guda 954 da ake zargin ana shirin kai su ga ’yan ta’adda da ke jihar.

Turji da yaransa sun kama ɗan bindigar da jagoranci yin sulhu a Katsina

Yanzu al’ummar yankin sun damuwa kan makomar ɗorewar zaman lafiya biyo bayan kama Lankai da Turji ya yi.

Ba za mu aminta da zaɓen da Amupitan zai jagoranta ba — Majalisar Shari’a

Malamin ya ƙaryata zargin yi wa Kiristoci kisan ƙare dangi a Najeriya.

Kashi 11 ne kawai na makarantun Najeriya ke da ruwa da banɗaki — UNICEF

Jami’in ya koka kan yadda rashin tsaftaccen ruwa da banɗaki ke shafar ilimin yara mata.