Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mutum 7 sun rasu bayan rushewar gini a Jigawa

Mutum bakwai sun rasu nan take, daya ya jikkata sakamakon rushewar ginin kasa a Karamar Hukumar Birniwa

Atiku da Wike na shirin tarwatsa PDP

Wike yana ganin idan har aka tafi a hakan to shi fa bangarensa an gama da shi a siyasance.

Kotu ta ba PDP umarnin sake zaben fidda dan takarar Gwamna a Zamfara

Za mu daukaka kara.

ISWAP da Boko Haram sun kashe mayakansu 30

Mayakan ta’addancin ISWAP da Boko Haram sun kashe kimanin mutum 30 daga cikinsu a musayar wuta

PDP ta mayar da Wike dan kallo a kwamitin yakin neman zaben Atiku

Jam’iyyar ta nada Tambuwal a matsayin Darakta-Janar na kwamitin, wanda Gwamnan Akwa Ibom, Udom Emmanuel ke jagoranta.