Manyan Labarai

Manyan Labarai

Makabartun Kaduna na zaizayewa

Akwai bukatar gwamnati ta shigo cikin lamarin, don abin ya fi karfin jama’ar unguwa.

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da ’Yan Bindiga Suka Ki Sakin Dalibin Bethel Baptist

’Yan bindigar sun sako yara 120 amma har yanzu ragowar dalibi daya na wurinsu

’Yan Boko Haram sama da 70 sun nitse a ruwa bayan harin sojoji ta sama a Borno

Harin na zuwa ne bayan kashe ‘yan Boko Haram fiye da 20

Bene mai hawa 7 ya danne mutane a Legas

Ana kyautata zaton ginin ya danne mutum shida

Yadda ta kaya a manyan wasannin Firimiyar Ingila ranar Asabar

Arsenal ta yi wa saman teburin gasar Firmiyar Ingila zaman dabaro.