Manyan Labarai

Manyan Labarai

Za mu taimaka wa PDP ta fadi zaben 2023 – Wike

Wike na mayar da martani ne ga Shugaban PDP na kasa

Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram 49 a dajin Sambisa

An kai hari ne a yankuna uku na dajin

Habasha da Eritrea sun kaddamar da gagarumin hari kan ’yan tawayen Tigray

Kungiyar TPLF ta ce kasashen biyu sun kaddamar da gagarimin harin ne a ranar Alhamis.

Ainihin abin da ya faru bayan ’yan bindiga sun tare mu —Sheikh Guruntum

Sheikh Tijjani Guruntum ya bayyana abin da ya faru a lokacin da ’yan bindiga suka tare su

Yajin aiki: ASUU ta caccaki dalibai kan juya mata baya

Shugaban ASUU yi wa Kungiyar Daliban Najeriya (NANS) tatas kan sukar yajin aikin malaman jami’a