Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Yadda Nada ’Yan APC Kwamishinonin INEC Zai Shafi Zaben 2023

Zargin nada ’yan Jam’iyyar APC a matsayin kwamishinonin zabe ya janyo ce-ce-ku-ce

Ambaliya: Ganduje ya ba da umarnin fara rushe-rushe a Kantin Kwari

Hakan ya biyo bayan samun ambaliya a kasuwar

Mun ba masu juna-biyu da masu shayarwa tallafin N192.96bn – Gwamnatin Jigawa

Manufar shirin ita ce magance talauci da inganta lafiyar yara

Kotu ta sake fatali da bukatar bayar da belin Abba Kyari

Kotun ta ce lauyoyin ba su ba da hujjojin da za su sa kotun ta ba da belin ba

Jami’ar IBB ta umarci malamanta su fice daga yajin aikin ASUU su koma aji

Jami’ar IBBU ta ce za ta ci gaba da darussa ranar Litinin bayan ta umarci malamanta su fice daga yajini aikin ASUU