Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Kalubalen Da Ke Gaban Mata A Zaben 2023

Shin za su juya akalar zaben 2023 a Najeriya?

Ma’aikatan wutar lantarki sun janye yajin aikin da suka fara

Sun janye yajin aikin ne bayan tattaunawa da Ministan Kwadago

Rashin Tsaro: Matasan Arewa sun yi zanga-zangar neman a cire Mongonu

Wasu gungun matasa sun yi zanga-zanga a kofar Majalisar Dokoki ta Kasa, suna kira da a sauke mai ba Shugaban Kasa shawara kan harkar tsaro, Babagana M

Kotu ta yi watsi da daukaka karar wanda ake zargi da wakar batanci a Kano

Kotun ta ce hukuncin kotun farko yana kan ka’ida

Tinubu ya ziyarci Obasanjo kan takararsa ta shugaban kasa

A karon farko Tinubu ya kai wa Obasanjo ziyarar girmamawa kan takararsa ta 2023