Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnan Zamfara Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kisa Ga ’Yan Ta ’adda

Jami’an tsaro za su fara bi gida-gida domin zakulo ’yan ta’adda a Jihar Zamfara.

DAGA LARABA: Kayan mata: Gyaran jiki ko janyo cuta?

Magungunan mata da aka fi sani da kayan mata sun samu karbuwa a tsakanin mata musamman na Arewacin Najeriya. Amma shin da gaske ne wadannan hade-haden

Za a sami ambaliyar ruwa a Sakkwato, Kebbi da Borno kwanan nan – NiMet

Hukumar ta gargadi hanyoyin kaucewa ambaliyar

Hatsarin mota ya yi ajalin mutum 9, ya jikkata 13 a Bauchi

Hadarin ya auku ne a kan titin Postikum zuwa Azare

Ragowar fasinjojin jirgin kasan da ke hannun ‘yan ta’adda na cikin tsaka mai wuya – Tukur Mamu

Ya ce labarin cewa an saki dukkansu ba gaskiya ba ne