Manyan Labarai

Manyan Labarai

Allah Ya yi wa kakar Abba Gida-gida rasuwa

Kakar dan takarar Gwamnan Kano a Jam’iyyar NNPP ta rasu tana da shekara 103

’Yan banga 2 sun rasu a artabu da ’yan bindiga Abuja

’Yan bindigar sun yi musu kwanton bauna a unguwar Gasakpa da ke Karamar Hukumar Abaji.

Mun kashe Triliyan N3.2 Da Muka Kwato Daga Barayin Gwamnati —Malami

Gwamnatin Tarayya ta samu ta samun Naira biliyan 1.82 daga kadarorin sata da ta kwato

NAJERIYA A YAU: Yadda Kwadayi Ya Kai ’Yan Najeriya Tashar Wulakanci A Aljeriya

Yadda ’yan Najeriya da suka je Aljeriya neman albashi mai tsoka na dandana kudarsu da yunwa da talauci.

An fara binciken satar N31m a Gidan Gwamnatin Katsina

Gwamnatin Jihar ta tabbatar cewa an sace kudaden daga asusunta