Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abin da Buhari ya ce wa fasinjojin jirgin kasan da ’yan bindiga suka sako

“Damuwata yanzu ita ce yadda za a saki sauran fasinjojin lafiya ba tare da lahanta kowanne ba,” in ji Buhari.

Karin kudin data da kiran waya na nan daram —Gwamnatin Tarayya

Ministar Kudi ta aike da takardar sanarwar fara aiwatar da karin harajin ga Pantami da sauran ma’aikatu da hukumomin gwamnati

Yadda aka yi jana’izar sojojin da ’yan bindiga suka kashe a Abuja

An yi jana’izar sojojin rundunar tsaron shugaban kasa da ’yan binidiga suka kashe a Abuja.

Fafaroma Bai Hana Ni Yi Wa Musulmi Yakin Neman Zabe Ba —Lalong

Lalong ya ce yana shakkun imanin Kiristocin da ke sukar shi don ya karbi jagorancin yakin neman zaben Musulmi biyu

Jirgin yaki ya kashe kasurgumin dan bindiga Alhaji Shanono da yaransa 18

An kashe kasurgumin dan bindiga, Alhaji Shanono da wasu yaransa 18.