Manyan Labarai

Manyan Labarai

HOTUNA: Rahama Sadau ta shirya bikin fina-finan Arewacin Najeriya

Rahama Sadau ta ce wannan shi ne karo na farko da aka shirya irin wannan bikin a masana’antar Kannywood.

23 ga Janairu ita ce “Ranar Cin Amana ta Duniya” — Kwankwaso

Tsohon Sanatan ya ce za ake tunawa da ranar domin nuna abubuwan da suka faru na cin amana.

’Yan majalisar dokokin Kano 22 sun fice daga jam’iyyar NNPP

Wannan na zuwa ne biyo bayan ficewar gwamnan jihar daga jam’iyyar NNPP a ranar Juma’a.

NNPP: Mabiya Kwankwasiyya sun gindaya sharuɗa kafin bin sahun Gwamnan Kano

Matasan sun ce a shirye suke su bi sahun Gwamnan matuƙar za a sanya su cikin harkokin mulki.

Shettima ya dawo Najeriya bayan halartar taro a Guinea da Switzerland

Najeriya na ci gaba da tallata kanta a wajen masu zuba zari na ƙasashen waje.