Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kai sabon hari a Yankin Birnin Tarayya

Hari na uku cikin kwana uku da ’yan ta’adda suka kai a Kwali da ke Birnin Tarayya

Talauci Ne Musabbabin Tabarbarewar Tsaro —Zulum

Gwamnatin Jihar Borno ta rufe sansanonin ’yan gudun hijra hudu, tare da raba wa mutane 11,000 da ke cikinta gidaje kyauta

Tsaro: ’Yan Najeriya sun fara kare kansu da kansu —Monguno

Mashawarcin shugaban kasa kan sha’anin tsaro ya ce ’yan Najeriya sun gaji da mastalar tsaro da ke addabar kasar

NAJERIYA A YAU: Hukuncin Dauri Kafin A Rataye Abdulmalik Bai Mana Ba —Dangin Hanifah

Dangin Hanifah, wadda malaminta, Abdulmalik Tanko, ya sace sannan ya kashe ta suna so a gaggauta aiwatar da hukuncin rataya da aka yanke mishi

’Yan ta’adda sun farmaki shingen sojoji a Dutsen Zuma da ke dab da Abuja

An fargabar maharan sun kashe sojoji da dama a yayin harin.