Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ni na ankarar da Buhari ’yan bindiga na neman sace shi —El Rufa’i

Ba a sanar da Buhari barazanar da aka yi na sace shi ba, sai da El-Rufai ya je ya shaida mishi

 Barazanar Sace Buhari Abin Dariya ne  —Lai Mohammed

Ministan yada labarai da Al’adu, Alhaji Lai Mohammed ya bayyana barazanar ’yan ta’adda ta sace Shugaba Buhari da cewa abin dariya ne. Ministan y

Tsaf ’yan ta’adda za su iya sace Buhari —Naja’atu

Fitacciyar ’yar siyasar nan ta Jihar Kano, Hajiya Naja’atu Muhammad, ta ce ’yan ta’adda za su iya sace Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, duba da y

Buhari ya kira taron gaggawa bayan barazanar tsige shi daga Majalisa

Buhari ya kira taron gaggawa bayan sanatoci sun ba shi wa’adin mako shida ya magance matsalar tsaro ko su tsige shi

NAJERIYA A YAU: Matsalar Tsaro Za Ta Iya Kawo Wa Zaben 2023 Cikas

Shin za a yi zabe a wasu yankunan karkara a zaben 2023?