Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dukan da ’yan bindiga suka yi wa fasinjojin jirgin kasa somin-tabi ne —Kubutaccen Fasinja

Ya ce dukan da aka yi wa fasinjojin a baya-bayan nan somin tabi ne

’Yan bindiga sun sace mutum 36 a unguwar Keke a Kaduna

Mahara sun yi awon gaba da ma’aurata da dansu na goye

’Yan ta’adda sun kashe sojojin Rundunar Tsaron Shugaban Kasa a Abuja

Hafsan soja da wasu kananan sojojin daga rundunar da ke tsaron shugaban kasa sun rasu, wasu sun sha da kyar a hannun ’yan bindiga a Abuja

NAJERIYA A YAU: Rashin Tsaro Ya Jawo Tsugunu Tashi A Makarantar FGC Kwali, Abuja

Harin ’yan bindiga ya sa Gwamnatin Tarayya rufe Makarantar tare da kwashe dalibai

Matsalar tsaro: NNPP ta bukaci Buhari ya yi murabus

Jam’iyyar ta ce Buhari ya gaza kuma akwai bukatar ya sauka.