Manyan Labarai

Manyan Labarai

HOTUNA: Sarkin Zuru ya gana da Ministan tsaro kan matsalar tsaro a Jihar Kebbi

Tattaunawar ta mayar da hankali ne kan ƙarfafa sha’anin tsaro tare da katse ayyukan ’yan ta’addan da suka addabi Masarautar Zuru da Jihar

Yadda Yaƙin Basasar Nijeriya ya kasance — Soja ɗan shekara 106

Dattijon, wanda a halin yanzu yake gidansa da ke garin Jalingo, hedikwatar Jihar Taraba ya shiga aiki a Rundunar Sojin Nijeriya a shekarar 1963, inda

Zulum ya ƙara wa CJTF da ’yan banga albashi da kashi 80 cikin ɗari

Zulum ya bayyana cewa sabon ƙarin zai fara aiki daga watan Janairu 2026, kuma zai ƙara wa ’yan sa-kai ƙwarin gwiwa, ya inganta ayyukansu, tare da ƙarf

An kama masu garkuwa da mutane a cikin kasuwa a Kebbi

An kama mutanen da ake zargin ne a Kasuwar Bagudo inda aka ƙwace makamai a hannunsu

Gwamna Abba ya fice daga jam’iyyar NNPP

Wannan na zuwa ne biyo bayan jita-jitar sauya sheƙarsa zuwa jami’yya mai mulki, APC.