Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan Najeriya sun yi wa Atiku ca kan sukar Buhari kan daukewar wutar lantarki

Sowore ne farkon wanda ya caccaki Atiku game da zargin Buhari kan matsalar lantarki a Najeriya

Zargin batanci: Abduljabbar ya nemi a sauya masa kotu

Sheikh Abduljabbar ya zargi alkalin kotun Musulunci da dakile shi.

An wayi gari cikin karanci da tsananin tsadar burodi a Najeriya

Yajin aikin gidajen burodi ya jefa ’yan Najeriya cikin damuwa

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa Annobar Kwalara Ta Ki Ci Ta Ki Cinyewa A Kano

Cutar kwalara cutar ta kashe mutum biyar daga cikin 189 da suka kamu da ita a Kano

Yadda ruwan saman awa 11 ya shafi harkoki a Kano

Ruwan ya yi ajalin rayuka, gidaje sun rushe, sannan harkokin neman abinci sun samu matsaloli