Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta janye umarnin hana Ganduje karbo bashin N10bn

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Kano ta umarninta na hana Gwamnatin Jihar Kano ciyo bashin Naira biliyan 10 domin sanya kyamarorin tsaro na CCTV

An kara farashin fetur daga N165 a Najeriya

Gwamnatin Najeriya ta kara farashin zuwa fiye da Naira 165

Sojoji sun dakile harin Boko Haram a Neja

Harin da aka shirya da ya zama mafi muni a Jihar Neja.

NAJERIYA A YAU: Katobara 3 Da Buhari Ya Yi

Furucin Buhari ya tayar da kura bayan ya ce da ’yan Najeriya sun san halin da ’yan wasu kasashe ke ciki da sun gode Allah

’Yan bindiga sun yi garkuwa da ‘manoma’ 60 a Sakkwato

An sace su ne bayan sun fita gonakinsu aiki