Manyan Labarai

Manyan Labarai

Marasa tunani ke zaton ina yi wa Tinubu aiki — Kwankwaso

Yayin wata hira da aka yi da shi a tashar talabijin ta Global TV a daren Laraba, Kwankwaso ya ce wannan jita-jita ta daɗe tana yawo tun lokacin da yak

Abin da zan sa a gaba wa’adi na biyu — Tinubu

Ya ce, batutuwan da suka mamaye ayyukan gwamnatinsa a halin yanzu su ne: tattalin arziki da tsaro, inda ya jaddada cewa waɗannan abubuwa ne masu matuƙ

Tinubu zai naɗa ɗan shekara 40 a matsayin Shugaban JAMB

Tinubu zai naɗa Farfesa Segun Aina ne a yayin da wa’adin shugabancin Farfesa Ishaq Oloyede ke ƙarewa a ranar 31 ga watan Yuli, 2026.

Za mu ceto yara 48 da ’yan ta’adda suka sace a makaranta — Zulum 

Zulum ya tabbatar wa mazauna yankin Mussa cewa ana ci gaba da ƙoƙari tare da sojoji da sauran hukumomin tsaro don tabbatar da an ceto waɗanda aka sace

An kashe matashi, an jikkata wasu 12 bayan zaɓen fid-da-gwanin APC a Sabon Gari

Wani wanda ya samu raunukan sara a fuska da Malam Yusuf Abdullahi, mahaifin marigayin, ya ce yana gida ne lokacin da aka sanar da shi cewa an harbi ɗa