Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tsarin Rabon Naman Ragon Layyan Sarkin Kano

Yadda ake samowa da shirya ragon Layyan Sarkin Kano da kuma yadda ake rabon naman

ISWAP ta kwace motocin abincin ’yan gudun hijira a Borno

’Yan ta’addan sun tare ayarin motoci 40 dauke da kayan abincin ’yan gudun hijira

Babu hutu a gareni har sai ’yan Najeriya sun samu saukin rayuwa —Buhari

Ina sane da halin kunci da al’ummar kasar ke ciki, kuma ina aiki tukuru don warware su.

Fuskoki da sunayen ’yan ta’addan da suke tsere daga gidan Yarin Kuje

Hukumar NCS ta ayyana mayakan Boko Haram 69 a matsayin wadanda take nemansu ruwa a jallo.

Saudiyya ta koro maniyyatan Kano kan bizar bogi

An tiso keyarsu zuwa Najeriya jim kadan bayan saukarsu a Jidda a jajibirin ranar tsayuwar Arafa