Manyan Labarai

Manyan Labarai

Harin Kuje: An kama ’yan sanda na waya da ’yan ta’addar da suka tsere

Wasu ’yan sanda sun shiga hannu bayan an same su suna waya da ’yan ta’adda da suka tsere daga Gidan Yarin Kuje.

Gwamnati ta san za a kai Harin Kuje, ta ki yin komai —Tukur Mamu

Mai shiga tsakani ya ce hukumomin gwamnati sun samu rahoto yiwuwar harin, amma ba su dauki matakin da ya dace

NAJERIYA A YAU: Harin Gidan Yarin Kuje: ’Yar Manuniya Ta Nuna

Rahotanni sun nuna cewa ’yan ta’adda ne suka kai harin suka kubutar da ’yan uwansu daga kurkukun

Mu ne muka kai hari kurkukun Kuje —ISWAP

Ta tabbatar da haka ne a cikin wani sabon bidiyo

Barkindo: An yi jana’izar tsohon Shugaban OPEC a Yola

An yi jana’izar ne a babban masallacin birnin Yola