Manyan Labarai

Manyan Labarai

Limaman cocin da aka gano ‘yaran sata’ fiye da 50 a Ondo sun shiga hannu

Tuni dai ’yan sanda suka tisa keyarsu zuwa hedkwatarsu don fadada bincike

An gano fiye da yara 50 da aka sace a wani coci a Ondo

’Yan sanda sun ce har yanzu babu wasu cikakkun bayanai game da lamarin.

Nan da wata 6 za mu gama aikin titin Kano-Kaduna —Julius Berger

A 2017 Gwamnatin Tarayya ta ba wa Julius Berger aikin gyaran hanyar da wa’adin wata 36.

Yadda tsadar ragunan Layya ta haifar da guna-guni

’Yan kasuwa na kukan rashin ciniki, masu saye na kukan rashin kudi da tsadar dabbobi

‘Maleriya da ba a yi magani ba na kawo matsalar kwakwalwa’

Wani masanin kiwon lafiya, John Tobias, ya bayyana cewa barin cutar zazzabin cizon sauro ba tare da an magance ta ba na haifar da matsalar kwakwalwa g