Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Ayyuka Na Musamman A Kwanaki 10 na Farkon Watan Dhul-Hijja

Irin ayyukan da ya kamata Musulmi ya gudanar a wadannan kwanaki masu daraja.

‘Dole Tinubu ya dauki Mataimaki daga Arewa maso Yamma’

Sun bigi krijin cewa su ne suke da ruwan kuri’u

Atiku ya yi raddi ga masu sukar sa kan kin daukar Wike a matsayin mataimaki

Daukar Okowa da Atiku ya yi a matsayin abokin takarar ya jawo guna-guni a PDP

Makomar Shugaban PDP na tangal-tangal kan zabin mataimakin Atiku

Gwamnoni 11 sun kaurace wa taron jam’iyya; Ortom ya caccaki Atiku; Fayose ya soki takararsa

NAJERIYA A YAU: Tasirin kawancen NNPP da ‘Labour Party’ a zaben 2023

Shirin na yau ya yi duba a kan tasirin da kawancen zai iya yi a 2023