Manyan Labarai

Manyan Labarai

Alkalin Alkalan Najeriya, Tanko Muhammad, ya ajiye mukaminsa

Ajiye aikin na zuwa ne lokacin da ake masa zarge-zargen rashawa

NAJERIYA A YAU: ‘Yadda aka kwakule min idanu da wuka’

Shirinmu na yau ya yi duba kan yadda al’amarin ya faru

NDLEA ta kama matafiyin da ya boye Hodar Iblis a gabanshi

Mutumin dai ya hadiye kulli 40 ne na hodar a cikinsa

Gwamnatin Zamfara ta umarci mutane su mallaki bindigogi

Matawalle ya ce a ba wa duk mai bukata lasisin mallakar bindiga domin kare kansa.

Zabar Atiku a matsayin mataimakina kuskure ne —Obasanjo

Daya daga cikin kura-kurai da na tafka shi ne na zabi Atiku a lokacin da nake son zama Shugaban Kasa.