Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zabar Atiku a matsayin mataimakina kuskure ne —Obasanjo

Daya daga cikin kura-kurai da na tafka shi ne na zabi Atiku a lokacin da nake son zama Shugaban Kasa.

An sace min duk takardun shaidar karatuna —Tinubu

Har yanzu ban iya gano wadanda suka sace min takardun nawa ba.

INEC za ta tsawaita wa’adin yin rajistar katin zabe —Farfesa Yakubu

INEC ta tunatar da matasa muhimmancin kuri’unsu a zabe.

Yadda ’yan bindiga suka sace manoma 22 a Abuja

Akwai wasu mutum 13 ‘yan gida daya daga cikin manoman 22 da aka sace.

DSS ta kama cibiyar rajistar zabe ta ’yan damfara a Nasarawa

Sun bude cibiyar yin rajistar masu zabe ta karya inda suke damfarar mutane