Manyan Labarai

Manyan Labarai

INEC ta cire sunan Ahmad Lawan daga jerin ’yan takarar 2023

INEC ta ce ba a kawo mata bayanan wanda zai yi takarar Sanatan a Mazabar da Ahmad Lawan ke wakilta ba.

Ekweremadu na iya fuskantar daurin rai-da-rai a Birtaniya

Hukumomin Birtaniya na zargin ma’auratan da yaudarar su domin yin amfani da kodar wani karamin yaro.

Mai neman takarar Sanatan Yobe ta Arewa ya maka Machina a Kotu

Abubakar Jinjiri ya ce ba za ta sabu ba a hana shi neman takara.

Kotun Koli ta yi fatali da bukatar Buhari ta sauya Dokar Zabe

Buhari ba shi da hurumin neman a soke dokar da ya riga ya amince da ita.

NAJERIYA A YAU: Kamun Ekweremadu A Idon ‘Yan Najeriya 

Domin sauke shirin latsa nan Tun bayan bayyanar labarin kamun tsohon Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Ike Ekweremadu da mai dak