Manyan Labarai

Manyan Labarai

Cikar wa’adin INEC: APC ta zabi Kabiru Masari a matsayin mataimakin Tinubu na wucin gadi

Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta mika sunan wani jigon dan siyasa daga Jihar Katsina, Alhaji Kabiru Ibrahim Masari a matsayin wanda zai yi wa Asi

Tallafin COVID-19: Cikin wadanda suka samu ya duri ruwa

Bankin NIRSAL ya ce dole sai wadanda suka ci sun biya, suka kuma sun ce ba su san bashi ba ne

Kotun Koli ta soke dokar haramta sanya hijabi a makarantun Jihar Legas

Alkalan sun ce hana dalibai Musulmi sanya hijabi tauye musu ’yancinsu na yin addini da tsare mutuncinsu da kuma walwalarsu ne

Rikici ya barke a hedikwatar Jam’iyyar APC

An yi wa Abdullahi Adamu bore a daidai lokacin da ake jiran Tinubu ya bayyana abokin takararsa

Yadda rashin wutar lantarki ke durkusar da masana’antu a Kano

An rufe yawancin masana’anatu, masu kananan sana’o’i na kokawa, masu masana’antu na samar wa kansu mafita