Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda rashin wutar lantarki ke durkusar da masana’antu a Kano

An rufe yawancin masana’anatu, masu kananan sana’o’i na kokawa, masu masana’antu na samar wa kansu mafita

NAJERIYA A YAU: Dalilin Ruguguwar Jama’a Zuwa Yankar Katin Zabe

Me ya sa sai a kurarren lokaci mutane ke rububin zuwa yankar katin zabe a Najeriya?

Sanata ya yi wa daliget alkawarin kujerun aikin Hajji bayan sun kayar da shi

Sanata Smart Adeyemi ya yafe wa daliget kudaden da ya ba su, ya kuma yi musu alkawarin kujerun aikin Hajji

Mutum 600 sun mutu a hatsarin mota a titin Kano zuwa Kaduna cikin wata 6 — FRSC

FRSC ta kuma ce karin wasu 2,319 sun jikkata sanadiyyar haduran

Atiku ya zabi Okowa a matsayin wanda zai masa mataimaki

Ifeanyi Okowa ya zama wanda zai yi wa Atiku mataimaki a zaben 2023.